ALAMOMI 10 GA WANDA DUNIYA TA AURE SHI

ALAMOMI 10 GA WANDA DUNIYA TA AURE SHI
1. Idan ya zamto baka jiran sallah saidai sallah ta jiraka.

2. Idan ya zamto kwana biyu zuwa uku baka bude Qur'anin ka ba (wai bakada lokaci).

3. Idan ya zamto kafi damuwa daka burge mutane koda zaka sabawa ubangijinka.

4. Idan ya zamto kullum tunaninka yaddazakayi ka tara dukiya da kudi bakada lokacin tunanin hisabi.

5. Idan ya zamto baka karbar nasiha. 

6. Idan ya zamto babu rayuwar da take birgeka sai rayuwar mawaka da 'yan kwallo da makada.

7. Idan ya zamto bakada lokacin sauraron wa'azi ko karatun al-qur'ani.
 
8. Idan ya zamto kana jinkirta aikin alkheri sai watarana.

9. Idan ya zamto bakada lokacin neman ilmin
addininka sai dai na neman duniya (boko).

10. Idan ya zamto ka karanta wannan sakon ba tare da kayi Share dinsa ba don 'Yan'Uwa su Amfana, kuma bai Qareka da komae ba.

Allah (swt) Ya Yafe mana zunuban mu manya da qanana Ameen Summa Ameen.

Post a Comment

Previous Post Next Post